Close Menu
Zamani TVZamani TV
  • Homepage
  • Labarai
  • Labaran Kasa
  • Labaran Ketare
  • Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
What's Hot

What a Coincidence! Elected Senator in 2007, Set to Return to the Senate in 2027, God Willing – Kauran Bauchi: By Hon Hafiz Maiauduga, PhD. CPMC. Part 4

July 12, 2026

Time to Pay Back a Tested Leader: By Hon. Hafiz Maiauduga, PhD, CPMC.

June 30, 2026

Back to the Senate: Why Bauchi South Should Put Kaura First

June 28, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram
Trending
  • What a Coincidence! Elected Senator in 2007, Set to Return to the Senate in 2027, God Willing – Kauran Bauchi: By Hon Hafiz Maiauduga, PhD. CPMC. Part 4
  • Time to Pay Back a Tested Leader: By Hon. Hafiz Maiauduga, PhD, CPMC.
  • Back to the Senate: Why Bauchi South Should Put Kaura First
  • YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa
  • Residents of Styre Quarters, Zango behind IDC in Bauchi Local Government Area of Bauchi State have continued to call on governments at all levels to come to their aid.
  • Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi
  • Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi,
  • Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci
Facebook X (Twitter) Instagram
Zamani TVZamani TV
  • Homepage
  • Labarai
  • Labaran Kasa
  • Labaran Ketare
  • Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
Watch On YouTube Learn More About Us
Facebook X (Twitter) Instagram
Zamani TVZamani TV
Learn More About Us
Your browser does not support the video tag.
Home » YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa
Breaking News

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

By Zamani TVMarch 5, 20268
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn WhatsApp Reddit Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Mai Shari’a James Omotosho na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya sallami tare da wanke dakatararren Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda, Abba Kyari, daga tuhume-tuhume guda 23 na zargin rashin bayyana kadarori da Hukumar National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) ta shigar a kansa.

An gurfanar da Mista Kyari tare da ‘yan’uwansa guda biyu, inda ake zarginsu da rantsuwa kan takardun shaida na karya domin ɓoye asalin wasu kadarori.

A cikin hukuncinsa, Mai Shari’a Omotosho ya bayyana cewa NDLEA ta gaza gabatar da isassun hujjoji da za su tabbatar da zarge-zargen, musamman dangane da batun rashin bayyana filayen kadarori.

Kotun ta ce tabbatar da mallakar fili na iya samuwa ta hanyar tarihin gargajiya, takardun mallaka, ayyukan mallaka ko kuma mallaka ta alaƙa, amma masu gabatar da ƙara ba su gabatar da ko ɗaya daga cikin waɗannan hujjoji ba domin nuna cewa kadarorin da ke Fountain Estate, Kasana, mallakin Abba Kyari ne, duk da cewa an ce na Ramatu Kyari ne.

Haka kuma, kotun ta ce babu wata hujja mai ƙarfi da ta danganta Kyari da wasu kadarori da ke kan titin Linda Choko a Asokoro da kuma a Maiduguri, Jihar Borno.

A nasa ɓangaren kare kai, Kyari ya bayyana cewa kadarorin da ke Borno mallakin mahaifinsa ne wanda ya bari masa da ‘yan’uwansa a matsayin gado, kuma masu gabatar da ƙara ba su iya karyata wannan ba.

Kotun ta kuma ce an tuhumi ‘yan’uwan Kyari da laifin haɗa baki ne ba tare da hujja mai ƙarfi ba, lamarin da ya nuna rashin gaskiya a shari’ar.

A ƙarshe, kotun ta bayyana cewa shari’ar NDLEA ba ta da ƙarfi, tare da sallamar dukkanin waɗanda ake tuhuma.

An bayyana cewa wanda ake tuhumar ya yi wa ƙasa hidima tsawon lokaci, don haka bai kamata a ci gaba da tsananta masa ba.

Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Telegram Email

Related Posts

What a Coincidence! Elected Senator in 2007, Set to Return to the Senate in 2027, God Willing – Kauran Bauchi: By Hon Hafiz Maiauduga, PhD. CPMC. Part 4

July 12, 2026

Residents of Styre Quarters, Zango behind IDC in Bauchi Local Government Area of Bauchi State have continued to call on governments at all levels to come to their aid.

February 26, 2026

Majalisa ta amince a ƙirƙiro jihohi shida a Najeriya

October 26, 2025

8 Comments

  1. Pingback: finns semaglutid naturligt

  2. Pingback: metronidazole treatment for diverticulitis

  3. Pingback: acyclovir uses in hindi

  4. Pingback: terbinafine side effects information

  5. Pingback: toradol for migraine episode

  6. Pingback: vardenafil 20 mg dose notes

  7. Pingback: vardenafil mechanism in ED treatment

  8. Pingback: orlistat cramping side effects

Leave A Reply Cancel Reply

Top Posts

Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci

October 26, 2025

Elder Karofi ya caccaki Sanata Shehu Buba kan kama matasa

October 22, 2025

Kotu Ta Sanya Ranar 30 ga Oktoba Don Gurfanar da Mutum 5 da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sanata Shehu Buba a Intanet

October 22, 2025

‘Yan Sanda Sun Cafke Wanda ake Zargi da Kashe Mawakin Gargajiya

October 24, 2025
Don't Miss
Breaking News

What a Coincidence! Elected Senator in 2007, Set to Return to the Senate in 2027, God Willing – Kauran Bauchi: By Hon Hafiz Maiauduga, PhD. CPMC. Part 4

By Zamani TVJuly 12, 2026

History often presents societies with unique opportunities to reconnect with their glorious past while shaping…

Time to Pay Back a Tested Leader: By Hon. Hafiz Maiauduga, PhD, CPMC.

June 30, 2026

Back to the Senate: Why Bauchi South Should Put Kaura First

June 28, 2026

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

March 5, 2026
About Us
About Us

Zamani TV is a modern media platform dedicated to delivering credible news, engaging programs, cultural values, and quality entertainment to our audience across Nigeria and beyond.

We are committed to truth, integrity, and innovation, using television and digital media to inform, educate, and inspire society.

Zabin Edita

Tsohon Shugaban Ƙungiyar Daliban ATBU Ya Soki Yunkurin Cire Kalmar “Technology” Daga Sunan Jami’ar

October 22, 2025

HOTUNA: Yadda Al’ummar Musulmi Suka Yi Murnar Samuwar Manzon Allah (SAW) A Kaduna

September 6, 2025

Dan Majalisa Ya Gina Cibiyar Karatun NOUN a Bauchi

September 3, 2025
Mafi Shahara

Zamani TV ta ƙaddamar da Sabon Shafin Labarai a Yanar Gizo

August 29, 2025

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

March 5, 2026

Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci

October 26, 2025
Copyright © 2026 Zamani TV LTD, All Rights Reserved | Designed and Developed by Abdul Tech Systems Limited.
  • Homepage
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.