Close Menu
Zamani TVZamani TV
  • Homepage
  • Labarai
  • Labaran Kasa
  • Labaran Ketare
  • Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
What's Hot

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

March 5, 2026

Residents of Styre Quarters, Zango behind IDC in Bauchi Local Government Area of Bauchi State have continued to call on governments at all levels to come to their aid.

February 26, 2026

Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi

November 23, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram
Trending
  • YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa
  • Residents of Styre Quarters, Zango behind IDC in Bauchi Local Government Area of Bauchi State have continued to call on governments at all levels to come to their aid.
  • Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi
  • Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi,
  • Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci
  • Majalisa ta amince a ƙirƙiro jihohi shida a Najeriya
  • ‘Yan Sanda Sun Cafke Wanda ake Zargi da Kashe Mawakin Gargajiya
  • Kotu Ta Sanya Ranar 30 ga Oktoba Don Gurfanar da Mutum 5 da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sanata Shehu Buba a Intanet
Facebook X (Twitter) Instagram
Zamani TVZamani TV
  • Homepage
  • Labarai
  • Labaran Kasa
  • Labaran Ketare
  • Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
Watch On YouTube Learn More About Us
Facebook X (Twitter) Instagram
Zamani TVZamani TV
Learn More About Us
Your browser does not support the video tag.
Home » Rundunar ’Yan Sanda ta Kaduna Ta Ce Tsohon Gwamna El-Rufai Ya Shigo Da ’Yan Daba Da Suka Tarwatsa Taron Siyasa
Labarai

Rundunar ’Yan Sanda ta Kaduna Ta Ce Tsohon Gwamna El-Rufai Ya Shigo Da ’Yan Daba Da Suka Tarwatsa Taron Siyasa

By Zamani TVAugust 31, 20250
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn WhatsApp Reddit Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Rundunar ’Yan Sanda ta Jihar Kaduna ta bayyana cewa ta kaddamar da bincike kan wani taron siyasa da tsohon gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai ya shirya, wanda ya rikide zuwa tashin hankali da harbe-harbe.

SaharaReporters ta ruwaito cewa wasu ’yan daba da ake zargin gwamnatin jihar ta dauko su sun kai farmaki a wurin taron hada kan jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) da African Democratic Congress (ADC) a cikin garin Kaduna, inda suka jikkata mutane da dama.

Rahotanni sun nuna cewa taron hadin gwiwar jam’iyyun SDP da ADC karkashin jagorancin Malam Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar, shi ne ya rikide zuwa tashin hankali har ya haifar da tarzoma da harbe-harben bindiga.

Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Telegram Email

Related Posts

Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci

October 26, 2025

Majalisa ta amince a ƙirƙiro jihohi shida a Najeriya

October 26, 2025

Kotu Ta Sanya Ranar 30 ga Oktoba Don Gurfanar da Mutum 5 da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sanata Shehu Buba a Intanet

October 22, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Top Posts

Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci

October 26, 2025

Kotu Ta Sanya Ranar 30 ga Oktoba Don Gurfanar da Mutum 5 da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sanata Shehu Buba a Intanet

October 22, 2025

Zamani TV ta ƙaddamar da Sabon Shafin Labarai a Yanar Gizo

August 29, 2025

‘Yan Sanda Sun Cafke Wanda ake Zargi da Kashe Mawakin Gargajiya

October 24, 2025
Don't Miss
Breaking News

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

By Zamani TVMarch 5, 2026

Mai Shari’a James Omotosho na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya sallami tare da…

Residents of Styre Quarters, Zango behind IDC in Bauchi Local Government Area of Bauchi State have continued to call on governments at all levels to come to their aid.

February 26, 2026

Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi

November 23, 2025

Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi,

November 23, 2025
About Us
About Us

Zamani TV is a modern media platform dedicated to delivering credible news, engaging programs, cultural values, and quality entertainment to our audience across Nigeria and beyond.

We are committed to truth, integrity, and innovation, using television and digital media to inform, educate, and inspire society.

Zabin Edita

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

March 5, 2026

HOTUNA: Yadda Al’ummar Musulmi Suka Yi Murnar Samuwar Manzon Allah (SAW) A Kaduna

September 6, 2025

Dan Majalisa Ya Gina Cibiyar Karatun NOUN a Bauchi

September 3, 2025
Mafi Shahara

Zamani TV ta ƙaddamar da Sabon Shafin Labarai a Yanar Gizo

August 29, 2025

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

March 5, 2026

Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci

October 26, 2025
Copyright © 2026 Zamani TV LTD, All Rights Reserved | Designed and Developed by Abdul Tech Systems Limited.
  • Homepage
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.