Close Menu
Zamani TVZamani TV
  • Homepage
  • Labarai
  • Labaran Kasa
  • Labaran Ketare
  • Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
What's Hot

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

March 5, 2026

Residents of Styre Quarters, Zango behind IDC in Bauchi Local Government Area of Bauchi State have continued to call on governments at all levels to come to their aid.

February 26, 2026

Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi

November 23, 2025
Facebook X (Twitter) Instagram
Trending
  • YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa
  • Residents of Styre Quarters, Zango behind IDC in Bauchi Local Government Area of Bauchi State have continued to call on governments at all levels to come to their aid.
  • Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi
  • Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi,
  • Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci
  • Majalisa ta amince a ƙirƙiro jihohi shida a Najeriya
  • ‘Yan Sanda Sun Cafke Wanda ake Zargi da Kashe Mawakin Gargajiya
  • Kotu Ta Sanya Ranar 30 ga Oktoba Don Gurfanar da Mutum 5 da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sanata Shehu Buba a Intanet
Facebook X (Twitter) Instagram
Zamani TVZamani TV
  • Homepage
  • Labarai
  • Labaran Kasa
  • Labaran Ketare
  • Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Siyasa
  • Nishadi
  • Wasanni
Watch On YouTube Learn More About Us
Facebook X (Twitter) Instagram
Zamani TVZamani TV
Learn More About Us
Your browser does not support the video tag.
Home » Mutumin Da Ya Yi Tattaki A Yankin Kudu Ya Samu Kyautar Naira Milyan Goma Daga Gwamna
Labarai

Mutumin Da Ya Yi Tattaki A Yankin Kudu Ya Samu Kyautar Naira Milyan Goma Daga Gwamna

By Zamani TVSeptember 10, 20250
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn WhatsApp Reddit Tumblr Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Wani mutum dan asalin jihar Ebonyi mazaunin jihar Lagos mai suna Comrade Jeremiah Obaji, wanda ya yi tattaki na tsawon kwanaki 17 daga Ikorodu dake jihar Lagos zuwa garin Abakaliki domin godewa Gwamna Francis Nwifuru kan yadda yayi silar dawowar zaman lafiya a yankin Effium, ya samu kyautar Naira Miliyan Goma daga wajen Gwamnansu na jihar Ebonyi.

Mutumin dai yayi tafiyar kusan kilomita 600 ne a kafa, a tsawon kwanaki 17 da yayi a hanya sannan kuma ya samu kyakkyawar tarba a wajen jama’ar gari.

koMutumin Da Ya Yi Tattaki A Yankin Kudu Ya Samu Kyautar Naira Milyan Goma Daga Wajen Gwamnansu

…ko a cikin masu tattaki a Arewa sun taba samun irin wannan kyautar?

Dan asalin jihar Ebonyi mazaunin jihar Lagos Comrade Jeremiah Obaji, wanda ya yi tattakin tsawon kwanaki 17 daga Ikorodu dake jihar Lagos zuwa garin Abakaliki domin godewa Gwamna Francis Nwifuru kan yadda ya yi silar dawowar zaman lafiya a yankin Effium, ya samu kyautar naira milyan goma daga wajen Gwamnansu na jihar Ebonyi.

Mutumin dai ya yi tafiyar kusan kilomita 600 ne a kafa, a tsawon kwanaki 17 da ya yi a hanya. Sannan kuma ya samu kyakkyawar tarba a wajen jama’ar gari.Mutumin Da Ya Yi Tattaki A Yankin Kudu Ya Samu Kyautar Naira Milyan Goma Daga Wajen Gwamnansu

…ko a cikin masu tattaki a Arewa sun taba samun irin wannan kyautar?

Dan asalin jihar Ebonyi mazaunin jihar Lagos Comrade Jeremiah Obaji, wanda ya yi tattakin tsawon kwanaki 17 daga Ikorodu dake jihar Lagos zuwa garin Abakaliki domin godewa Gwamna Francis Nwifuru kan yadda ya yi silar dawowar zaman lafiya a yankin Effium, ya samu kyautar naira milyan goma daga wajen Gwamnansu na jihar Ebonyi.

Koh a cikin masu tattaki a Arewa akwai wanda ya taba samun irin wannan kyautar?

Gwamna Kudu Kyauta Miliyan Goma Tattaki
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Telegram Email

Related Posts

Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci

October 26, 2025

Majalisa ta amince a ƙirƙiro jihohi shida a Najeriya

October 26, 2025

Kotu Ta Sanya Ranar 30 ga Oktoba Don Gurfanar da Mutum 5 da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sanata Shehu Buba a Intanet

October 22, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

Top Posts

Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci

October 26, 2025

Kotu Ta Sanya Ranar 30 ga Oktoba Don Gurfanar da Mutum 5 da Ake Zargi da Cin Mutuncin Sanata Shehu Buba a Intanet

October 22, 2025

Zamani TV ta ƙaddamar da Sabon Shafin Labarai a Yanar Gizo

August 29, 2025

‘Yan Sanda Sun Cafke Wanda ake Zargi da Kashe Mawakin Gargajiya

October 24, 2025
Don't Miss
Breaking News

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

By Zamani TVMarch 5, 2026

Mai Shari’a James Omotosho na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya sallami tare da…

Residents of Styre Quarters, Zango behind IDC in Bauchi Local Government Area of Bauchi State have continued to call on governments at all levels to come to their aid.

February 26, 2026

Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi

November 23, 2025

Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi,

November 23, 2025
About Us
About Us

Zamani TV is a modern media platform dedicated to delivering credible news, engaging programs, cultural values, and quality entertainment to our audience across Nigeria and beyond.

We are committed to truth, integrity, and innovation, using television and digital media to inform, educate, and inspire society.

Zabin Edita

Majalisa ta amince a ƙirƙiro jihohi shida a Najeriya

October 26, 2025

Ana zargin wasu ‘yan bindiga da kashe wani shugaba a ƙauyen Zalau, cikin Ƙaramar Hukumar Toro ta Jihar Bauchi,

November 23, 2025

Ohanaeze Ta Tsawaita Zanga-Zangar #FreeNnamdiKanuNow Zuwa 25 ga Oktoba, Ta Kaddamar da “Operation Occupy Abuja”

October 20, 2025
Mafi Shahara

Zamani TV ta ƙaddamar da Sabon Shafin Labarai a Yanar Gizo

August 29, 2025

YANZU-YANZU: Kotu ta wanke dan sanda Abba Kyari daga gaba daya tuhume-tuhumen da ake masa

March 5, 2026

Wunti Al-Khair Foundation ta ƙaddamar da shirin ƙarfafa matasa kan fasahohin neman aiki da ƙirƙirar kasuwanci

October 26, 2025
Copyright © 2026 Zamani TV LTD, All Rights Reserved | Designed and Developed by Abdul Tech Systems Limited.
  • Homepage
  • About Us
  • Contact Us
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.